Labarai

Labarai

Gwamnatin Tarayya ta kai manoma dubu 70 kotu

Gwamnatin Tarayya ta kai karar manoma dubu 70 kotu a Jihar Kebbi wadanda suka kasa biyan rancen da suka karba a karkashin shirin noma na Babban Banki

Kashi 90 na mutanen da Boko Haram ta kashe Musulmai ne – Buhari

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa akasarin mutanen da mayakan Boko Haram suka kashe Musulmi ne, yana mai cewa burin ’ya’yan kungiyar shi

‘Na saci yaro ne don in sayar in sayi kayan daki’

Wata mata mai suna A’isha Sani wacce ke dauke da goyon jariri daga Karamar Hukumar Giyade a Jihar Bauchi ta ce ta saci wani yaro dan shekara takwas ne

Tsohon Sakataren NUJ da mutum uku sun kone a hadarin mota

A ranar Talatar da ta gabata ce aka yi wani mummunan hadarin mota a hanyar Kaduna zuwa Zariya, inda mutum hudu suka kone kurmus ciki har da tsohon Sak

Yadda cutar kansa ke hallaka mutane a Najeriya

A daidai lokacin da aka yi bikin Ranar Yaki da Cutar Kansa (Ciwon Daji) ta Duniya, ranar Talatar da ta gabata, Aminiya ta gano cewa na’urar gasa kashi