Labarai

Labarai

Kuza ya bace mana wata biyar da fara aikinsa – Leburori

Daya daga cikin matsalolin da masu hakar ma’adinai dangin kwaranda da kuza kan fuskanta shi ne bacewar ma’adinin bayan wani lokaci da fara aikinsa. Am

Kwamiti ya rufe gidajen mai da bankuna kan ba masu talla mafaka a Abuja

Kwamitin Musamman da Ministan Abuja Malam Muhammad Musa Bello ya kafa don magance cinkoson ababen hawa a kan titunan Abuja da kewaye, ya rufe gidajen

Buhari ya nada Amokachi Jakadan Kwallon Kafa na Najeriya

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya nada tsohon dan wasan Super Eagles, kuma Mataimakin Kocin Najeriya Mista Daniel Amokachi, a matsayin Jakadan Kwallon

Na shafe kusan shekara 40 a harkar dambe – Ali Zuma

Fitaccen mai harkar damben gargajiyar nan da ke Abuja, Ali Zuma ya bayyana wa Aminiya yadda ya fara shiga dambe damben gargajiya kusan shekara 40 baya

Gwamnan Edo ya nemi ’yan sanda su kama Oshiomhole

Rikicin siyasa da ke gudanwa a Jam’iyyar APC a Jihar Edo ya dauki sabon salo a farkon makon nan, inda Gwamnan Jihar Godwin Obaseki ya bukaci Sufeto Ja