Labarai

Labarai

Yadda mu 48 muka kwana hudu a hannun masu garkuwa

A kwanakin baya ne masu garkuwa da mutane don amsar kudin fansa suka yi garkuwa da mutum 48 a wani daji da ke Jihar Nasarawa, inda suka kwashe kwana h

Hana acaba a kananan hukumomi 15 za ta sanya mu cikin kunci – Mutanen Legas

A ranar Litinin da ta gabata ce Gwamnatin Jihar  Legas ta fitar da sanarwar haramta hawan babur da aka fi sani da acaba da babur mai kafa uku (Kake-NA

Siyasa ce ta sa gwamnatin Ganduje rufe gidan hotona – Sani Danja

Fitaccen jarumin Kannywood kuma mawaki, Sani Musa Danja, ya ce banbancin siyasa ne kawai ya sa hukumar tace fina-finai ta jihar Kano rufe gidan daukar

An zargi ladani da ba makwabcinsa zakami ya hallaka shi

’Yan sanda a garin Zuba da ke yankin Birnin Tarayya, Abuja sun kama wani ladani mai suna Muhammad Lawan bisa zarginsa da  hannu a rasuwar makwabcinsa

Hukumar EFCC ta gurfanar da Maman Boko Haram kan cin amana

Hukumar  Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) ta gurfanar da A’isha Wakili wadda aka fi sani da Maman Boko Haram da wasu mutum biyu a gaban