Labarai

Labarai

Ana zargin suruki da batar da ’yar yar matarsa

Jami’an tsaro a garin Dakwa da ke yankin Birnin Tarayya, Abuja sun kama wani magidanci mai suna Jibrin Abubakar bisa zarginsa da hannu a bacewar wata

Yadda zazzabin Lassa ke hallaka mutane a jihohi

Ya hallaka mutum 16 a Ondo, likitoci 3 a Kano Likitoci biyu da ke aiki a Asibitin Koyarwa na Malam Aminu Kano da ke Kano da wata mai ciki sun rasa ray

A tantance jami’an tsaron Najeriya – Sheikh Jingir

Shugaban Majalisar Malamai ta Kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta Kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya bukaci a tantance ja

Jami’an JTF da UNESCO sun tallafa wa mabukata a Masarautar Godogodo

Kimanin zawarawa da marayu da nakasassu da sauran mabukata 400 ne suka amfana da kayayyakin tallafi da Hukumar Tsaro ta Fararen Hula (Sibiliyan JTF) d

Za a kafa makarantar horar da ’yan sanda a Nasarawa

Za a kafa makarantar horar da ’yan sandan kwantar da tarzoma a mashigin dutse da ya fi kowane hadari a Jihar Nasarawa da aka fi sani da  “Mutane da ya