Labarai

Labarai

Yadda Anthony Joshua ya yi gaisuwar ban-girma ga Buhari

Zakaran Damben Boksin na Duniya dan asalin Najeriya da ke zauna a Birtaniya Anthony Joshua  ya zube a kasa (dubale) don yin gaisuwar ban-girma irin ta

Halin da kasa ke ciki: An rufe mana baki – Sarkin Musulmi

Mai alfarma Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci, Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar, ya ce sarakuna da malaman addi

Burundi za ta ba tsofaffin shugabanni gidan alfarma da Naira miliyan 200 a matsayin fansho

Gidan alfarma  da Dala dubu 500  (kimanin Naira miliyan 200) kasar Burundi za ta fara ba tsofaffin shugabannin kasar bayan barin mulki, kamar yadda wa

Kotu ta yankewa Maryam Sanda hukuncin kisa

Wata kotun tarayya a Abuja ta yankewa Maryam Sanda hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan da aka sameta da laifin kashe mijinta, Bilyaminu Bello. Mai sh

Dalilin da ya sa na yi watsi da Kwankwasiyya – Rabi’u Suleiman Bichi

Tsohon shugaban jam’iyyar PDP na jihar Kano Rabiu Sulaiman Bichi, ya bayyana dalilansa na ficewa daga jam’iyyar zuwa jam’iyya mai mu