Labarai

Labarai

’Yan kwangila sun hana zaman majalisa kan rashin biyan haƙƙoƙinsu

Majalisar ta lashi takabin ɗaukar matakai masu tsanani muddin ɓangaren zartarwa na gwamnatin tarayya ya gaza warware matsalar.

Kotu ta sahale wa PDP gudanar da babban taronta a Ibadan

Kotun ta bai wa Hukumar Zaɓe ta INEC umarnin tura jami’anta domin sa ido da lura da duk abin da zai gudana a yayin taron.

An kama barawo da wayoyin sata 17 a taron sauya shekar Gwamnan Bayelsa

Jami’an tsaro sun kama wani mutum da wayoyin sata guda 17 da kuma kudi a wurin taron sauya shekar Gwamna Douye Diri na Jihar Bayelsa daga Jam’iy

Karuwanci da zubar da cikin ’yan mata ’yan gudun hijira ya karu a Maiduguri

“Bandakunan mata sun koma kamar mayanka. Ana samun jini ko’ina saboda waɗannan ’yan matan na shiga su zubar da ciki sannan su bar tayin a ciki. Wasu i

Abba ya umarci a riƙa gudanar da taron tsaro a ƙananan hukumomin Kano

An ayyana ƙananan hukumomin Shanono, Tsanyawa, Tudun Wada, Doguwa da Gwarzo a matsayin masu fuskantar barazanar tsaro.