Labarai

Labarai

Dalilin ba ’yan acaba wurin kwana a cikin makabarta – Limamin Kubwa

Babban Limamin Kubwa da ke Abuja, Malam Abdurrahim Yahaya Muhammad ya ce wurin kwana da suka bai wa wadansu masu sana’ar acaba a cikin makabartar gari

Yara uku sun rasu bayan kasa ta rufta musu a Kaduna

A makon jiya ne wadansu yara uku suka rasa rayukansu bayan kasa ta rufta musu a Unguwar Karshen Kwalta da ke Rigasa a Karamar Hukumar Igabi a Jihar Ka

Tsohuwar ’yar majalisa ta tallafa wa makarantu 15

Tsohuwar ’yar Majalisar Wakilai mai wakiltar Kaltungo da Shongom  da ke Jihar Gombe, Hajiya Binta Bello ta tallafa wa makarantu 15, inda ta tallafa wa

Abin da ya sa muka rusa Hukumar Alhazan Jihar Katsina – Gwamna Masari

Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya rusa sashen gudanarwa da na aiwatarwa na Hukumar Jin Dadin Alhazai sakamakon gazawar da bangarorin

Idan na bayyana halin da Najeriya ke ciki ba mai sake barci – Janar  Danjuma

Tsohon Ministan Tsaro, Laftana Janar Theophilus Yakubu Danjuma (mai ritaya), ya ce idan ya fadi abubuwan da suke faruwa a kasar nan, to ’yan Najeriya