Labarai

Labarai

Tsofaffin gwamnoni 10 da ka iya tsintar kansu a kurukuku

Hukunta tsohon Gwamna Orji Kalu na Jihar Abiya da kotu ta yi kan almundahanar Naira biliyan 7.6 ya kara wa Hukumar  EFCC tagomashi. Masana shari’a sun

Adamu Garba: Mai gadin da ya zama malamin jami’a

Adamu Garba dan asalin Karamar Hukumar Sardauna a Jihar Taraba ne da aka dauke shi aiki a matsayin mai gadi a Jami’ar Tarayya da ke Wukari a jihar amm

‘Yadda muka rasa ’yan uwanmu 24 a hadarin mota’

A ranar Alhamis din makon jiya ne wani hadarin mota a Jihar Bauchi ya ci rayukan ’yan uwa ’yan asalin Jihar Katsina su 24 a lokaci guda. “Har abada ba

Lulu Briggs: Yadda rikici ya hana binne biloniya bayan shekara da rasuwarsa

A ranar 27 ga Disamban nan ne  hamshakin attajiri kuma basarke Cif O.B Lulu-Briggszai cika shekara daya da rasuwa, amma rikci a tsakanin iyalansa ya h

Yaran da ba a yi wa rigakafi ba da ake dawo da su Najeriya daga waje barazana ne – Hafsat Yusuf

Shugabar Gidauniyar ’Mothers of the Earth International Foundation,’ Hajiya Hafsat Yusuf, ta koka kan yawan yaran ake tafiya Turai da su ba bisa ka’id