Gidan rediyo ya ɗauki nauyin sanya yara 40 a makaranta a Kano
Himma Radio, wani gidan rediyon al’umma da ke jihar Kano, ya sanya yara 40 da ba sa zuwa makaranta a ƙaramar hukumar Madobi a makarantar firamare.
Labarai
Himma Radio, wani gidan rediyon al’umma da ke jihar Kano, ya sanya yara 40 da ba sa zuwa makaranta a ƙaramar hukumar Madobi a makarantar firamare.
Ana zargin Sowore da jagorantar wata zanga-zanga kan wani rusau da hukumomi suka gudanar a Oworonshoki da ke Legas.
Trump, ya jaddada cewa Amurka na iya tura sojoji ko jiragen yaƙi domin ƙaddamar da hare-hare a kan Najeriya
Kungiyar Volunteers for Democracy, da ke jam’iyyar APC, ta zargi gwamnatin jihar Kano da jam’iyyar NNPP ke jagoranta da rushewa da kuma sayar da filin
…Bangaren Wike na shirin gudanar da taro na daban