Labarai

Labarai

’Ya sanda sun kama mahaifina ne saboda ya daura min aure – ’Yar ASD

…Aure kan aure ta yi – Tsohon mijinta A farkon makon nan ne ’yan sanda a Jihar Kaduna suka kama fitaccen attajirin nan Alhaji Sani Dauda wanda aka fis

‘Abin da ya sa muka takaita aikin Keke Napep a Abuja’

A ranar Talatar da ta gabata ce sabuwar dokar takaita amfani da Keke Napep a Abuja ta fara aiki a kwaryar birnin, bayan Hukumar Birnin Tarayya ta zarg

Sarkin Ringim ya hori jama’a su yi koyi da Majiya

Mai martaba Sarkin Ringim Alhaji Sayyadi Mahamood Abubakar ya shawarci masu hannu da shuni da ke masarautarsa da Jihar Jigawa da Najeriya su yi koyi d

Bunkasa Arewa maso Gabas: Gudunmawar Otedola ta Naira biliyan 5 ta tayar da kura

Gudunmawar da fitaccen attajirin nan dan Jihar Legas, Femi Otedola ya bayar ta Naira biliyan biyar ga Gidauniyar Sabe the Children ta Birtaniya domin

Yadda barayin mutane suka addabi mutanen yankin Rigasa

Mazauna yankin Rigasa da ke Karamar Hukumar Igabi a Jihar Kaduna na ci gaba da kokawa kan yadda masu garkuwa da mutane suka addabe su a ’yan watannin