Labarai

Labarai

Nanfe Joy Jatau: Mai digirin da take wankin motoci

Nanfe Joy Jatau wata matashiya ce da ta kammala karatun digiri a Jami’ar Jos a fannin Wasan Kwakwayo amma ba kamar yadda aka san matan Arewa ba, sai t

Masu satar mutane sun hallaka Limamin Juma’a

Imam Gambo Mohammed Abubakar na daya daga cikin limaman da Kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah ke ji da su a Jihar Taraba, musamman kan kokarinsa na gu

Dalilin da kwale-kwale ya hallaka mutum 7 a Nasarawa

A karshen mako jiya ne kimanin mutum 7 suka rasa rayukansu sakamakon kifewar wani kwale-kwale a kauyen Gwayaka da ke yankin Raya Kasa na Lafiya ta Gab

Buhari ya sallami mukarraban Osinbajo 35

…Babu rikici tsakanin Buhari da Osinbajo   Dambarwar da ke faruwa a Fadar Shugaban Kasa ta dauki sabon salo, a shekaranjiya Labara inda Shugaban

Zargin almundahana: Maina ya zo kotu a kujerar guragu

A jiya Alhamis ce tsohon Shugaban Hukumar Sake Fasalin Fansho, Abdulrasheed Maina ya je kotu a kujerar guragu bisa zarginsa da ake yi da almundahana.