Labarai

Labarai

Masu garkuwa da mutane sun aiko min da wasikar barazana – Dan majalisa

Mataimakin Shugaban Masu Rinjaye a Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Shehu Yunusa Pambeguwa ya bayyana yadda masu satar mutane suka aike masa da wasikar

Yadda makahon farfesa ya ci gasar motar Naira miliyan 9

Farfesa Jibrin Isa Diso wanda muka bayar da labarinsa kwanakin baya cewa shi ne farfesa makaho na farko a Arewa, ya samu kyautar mota Jihar Delta. Far

Bazawara ta kashe kanta kan zargin tsangwama a gidan iyaye

Wata uwar ’ya’ya biyu da ke tare da iyayenta bayan mutuwar aurenta, ta kashe kanta bayan ta yi zargin tsangwama daga wajen magabatanta a gidan iyayent

Mauludi: ‘Bana mun dauki mataki kan matasa batagari a ranar jerin gwano’

A shirye-shiryen da Shugabanin Kungiyar Makarantu Islamiyya suke yi a Gombe don bikin murnar zagayowar Ranar Haihuwar Fiyayyen Halitta Annabin Rahama

Ba za a taba daina garkuwa da mutane ba – Gwamna Wike

Gwamnan JIhar Ribas, Mista Nyesom Wike ya ce satar mutane da garkuwa da su ba za ta kare ba a kasar nan, domin ta zamo wata hanyar samun kudi ga wadan