Labarai

Labarai

Boko Haram sun yanke kawunan mutum 5 a Borno

Idan an tuna cewa mutane 416 aka sace a jihar Borno da ƙarfin bindiga.

Ba za mu amince da ƙaƙaba ɗan takara ba — Kwaccham 

Buba Kwaccham ya zargi wasu makusantan gwamnan jihar Ahmadu Umaru Fintiri, da shi ma ke takarar kujerar, da yin ƙarfaf-ƙarfa wajen tirsasa amfani da t

Boko Haram sun kai hari makaranta da sace ɗalibai a Borno

Majiyoyi daga ƙauyen sun bayyana cewa maharan, waɗanda suka zo da yawa, sun shiga makarantar da ƙarfin tsiya akan babura a ranar Juma’a,

Sanata Tambuwal da Lamiɗo sun janye daga neman tazarce

Lakakin ADC a jihar, Alhaji Lamir Ameen, ya ce jam’iyyar ta yanke shawarar ba wa matasa dama su tsaya takara. Ya ƙara da cewa yawancin ’yan takarar ma

Sojoji sun kashe Lakurawa a Sakkwato

Dakarun sojin Rundunar Operation Fansan Yamma sun bindige wasu ’yan ta’addan Lakurawa biyu har lahira, bayan hare-haren ’yan ta’adda a sansanin