Labarai

Labarai

Ma’aikatan kananan hukumomi sun koka kan rashin biyandu albashi a kan lokaci

Kungiyar Ma’aikatan Kananan Hukumomi ta Kasa (NULGE) reshen Jihar Kaduna, ta koka kan rashin biyansu albashi a kan lokaci a Jihar Kaduna. Shugaban Kun

’Yan sanda sun rufe otel bayan kashe wata budurwa a Sakkwato

Rundunar ’Yan sandan Jihar Sakkwato ta rufe wani otel mai suna Edecutibe da ke kan Titin Kano da ke fadar jihar bayan umarnin da ta samu a kotu dalili

Bazawara ta kashe kanta saboda an yi mata fada

Wata bazawara mai shekara 26, mai suna Fatima Jibrin da aka fi sani da Talatuwa da ke zaune a garin Lere da Karamar Hukumar Lere a Jihar Kaduna, ta ka

An karrama Sadaukin Zazzau a Jami’ar ABU da ke Zariya

A ranar Asabar da ta gabata ce wakilan Daliban Jami’ar ABU, (Students Representatibe Council -ABUSRC) suka karrama Sadaukin Zazzau Alhaji Yusuf Shehu

Mata masu ciki dubu 75 ke mutuwa cikin dubu 100 a Sakkwato

A cikin mata masu juna biyu dubu 100, dubu da 75 ke mutuwa a Jihar Sakkwato saboda karancin kayan gina jiki. Daraktar Kula da Rigakafi a Hukumar Lafiy