Labarai

Labarai

Bashir Sama’ila Ahmed: Fitaccen dan jarida ya kwanta dama

A ranar Lahadin da ta gabata ce da misalin karfe 10:30 na safe Allah Ya yi wa fitaccen dan jaridar nan Alhaji Bashir Sama’ila Ahmed rasuwa bayan ya yi

Nuna kyama ga baki: Najeriya ta janye Jakadanta daga Afirka ta Kudu

Sakakamakon kai hare-haren nuna kyama ga baki da mutanen Afirka ta Kudu suka kai wa ’yan Najeriya a kasarsu, Gwamnatin Tarayya ta janye Jakadanta daga

An kashe mutum biyar a wani sabon hari a Kudancin Kaduna

Mutum biyar ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da aka kona gidaje da dama a wani hari da ’yan bindiga suka kai kauyen Zangan da ke Masarautar Attakar

Ana iya sake ci tarar Najeriya Dala biliyan 2.3 baya Dala biliyan 9.6 na P&ID

A daidai lokacin da Najeriya ke neman mafita kan tarar da aka ce ta biya Kamfanin P&ID ta Dala biliyan 9.6, akwai yiwuwar a sake  cin tararta Dala

Masu garkuwa da mutane su 6 sun shiga hannu a Bauchi

Kungiyar tsaro ta Danga reshen  Karamar Hukumar Toro a Jihar Bauchi, ta samu nasarar kama wadansu matasa shida da ake zargin sun addabi al’ummar yanki