Labarai

Labarai

EFCC ta kama wanda FBI ke nema da wasu mutum 47 bisa zargin zamba ta yanar gizo a Kaduna

  Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) ta ce ta kama wadansu da take zargin masu zamba ne ta Intanet su 48 a maboyarsu da ke Ka

Kogi ya ci mutum uku a Jihar Bauchi

Mutum uku ne ruwa ya ci a Kogin Kirfi da ke Karamar Hukumar Kirfi, a Jihar Bauchi. Shugaban Karamar Hukumar Kirfi, Alhaji Abdu Danmalikin Bara ne ya s

Gwamnati ta nanata kuduri inganta tsaro

  Bayan hare-haren da ’yan Boko Haram suka kai a wasu yankunan Jihar Borno, Gwamnatin Tarayya ta sha alwashin ci gaba da kare rayuka da dukiyoyin

’Yan sanda na binciken jami’anta 3 kan zargin fashi a Abuja

Rundunar ’Yan sandan Abuja tana gudanar da bincike a kan jami’anta uku kan zargin hannunsu a fashi da kwace motoci a yanikn Birnin Tarayya, Abuja. Ami

Makarantar Umar Bn Khattab Suleja ta yaye dalibanta karo na 6

A ranar Lahadin da ta gabata ce Makarantar Umar bn Khattab da ke Titin Dan Sakkwato a Unguwar Kaduna Road da ke yankin Suleja a Jihar Neja ta yi bikin