Labarai

Labarai

Yadda ’yan fashi da ’yan garkuwa suka addabi Jihar Katsina

Ahmed Kabir S/kuka, Katsina Matsalar satar shanu da garkuwa da mutane sun fara yawaita ne a Jihar Katsina a 2016, bayan matakin sulhu da Gwamnatin Mas

Akwai rainin wayo a batun garkuwa da mutane a hanyar Abuja zuwa Kaduna – Shehu Aljan

Alhaji Shehu Musa, wanda aka fi sani da Aljan, wanda kuma ya dade wajen aikin tsaro na sa-kai, wanda kuma ya kware wajen kama ’yan fashi da makami da

Marayu 1000 suka samu tallafin Maigemu a Kankiya

A ranar Asabar da ta gabata ce Gidauniyar Maigemu ta kaddamar da rabon kayan Sallah ga yara marayu su dubu daya, wadanda aka zabo daga mazabu goma na

Kotu ta daure tsohon Shugaban NIMASA shekara 42

Mai Shari’a Mojisola Olatorengun ta Babbar Kotun Tarayya da ke a Jihar Legas ta yanke wa tsohon shugaban riko na Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruw

Farfesa Bande ya zama Shugaban Zauren Majalisar Dinkin Duniya

Wakilin Najeriya na dindindin a Majalisar Dinkin Duniya, Jakada Tijjani Muhammad Bande ya zama sabon Shugaban Zauren Majalisar a zaman Majalisar kashi