Labarai

Labarai

Boko Haram ta kwace garin Marte

A ranar Lahadin da ta wuce ne jaridar Aminiya ta samu labarin yadda kungiyar Boko Haram ta samu nasarar mamaye garin Marte da ke Karamar Hukumar Marte

An horar da malaman firamare 3,500 na musamman a Kaduna

Kimanin malaman firamare 3,500 aka horar kan sabuwar hanyar ba da ilimi ta hanyar wake ga dalibai ’yan aji daya a fadin Jihar Kaduna. Malam Dahuru Anc

Buhari ya goyi bayan tabbatar da ‘yancin Falasdinawa

Shugaba Muhammadu Buhari ya ce yana goyon bayan kudirin Kungiyar Kasashen Musulmi ta Duniya (OIC) na tabbatar da samun ‘yancin Falasdinawa. Shugaban y

Masu zanga-zanga sun bukaci sojoji da su sauka

Jami’an tsaron kasar Sudan sun kai wa masu zanga-zangar neman su  mika mulki ga farar hula hari, wadanda ke wajen hadkwatar sojan kasar a Khartum babb

Rugunstumin rantsar da Buhari da gwamnoni: Buhari ya sava laya a karo na biyu

A shekaranjiya Laraba ne aka yi bikin sake rantsar da Shugaban Qasa Muhammadu Buhari a karo na biyu da Gwamnoni a Jihohi 29 da ke faxin qasar nan. An