Labarai

Labarai

Yadda gwamnoni suka yi wa kananan hukumomi shakar mutuwa  

– Hukumar NFIU ta dauki aniyar ceto su Karamar hukuma na daya daga cikin rukunan gwamnatoci guda ukku da muke da su a Tarayyar Najeriya wacce ta fi ko

Mun ga tasku a hannun masu garkuwa – Salisu Mu’azu  

Salisu Mu’azu Jos, jarumi kuma darakta ne a masana’antar shirya fina-finan Hausa da aka fi sani da Kannywood. A yanzu shi ne Mataimakin Shugaba na kas

Yadda na shafe wata 4 a gidan yarin Saudiyya bisa kazafin safarar kwaya – Abubakar Ibrahim

Malam Abubakar Ibrahim shi ne mutumin da kasar Saudiyya ta tsare shi tswon watannin hudu bisa zargin fataucin miyagun kwayoyi. A wannan tattaunawa da

Ta’aziyyar Dokta Ibrahim Yakubu Lame: Dan kishin kasan da ya kwanta dama

Dukkan mai rai mamaci ne kuma mutuwa ita ce rigar kowa. Kowane mutum yana tafiya ne kan kwanakin da Allah Ya diba masa zai yi a duniya. Al’ummar Masar

Yadda Majalisar Dattijai ta yi ban kwana da Saraki

A ranar 11 ga watan Yuni mai zuwa ne ake sa ran za a kaddamar da sababbin ’yan majalisun dattawa da aka zaba da hakan zai kawo karshen wa’adin ’yan ma