Labarai

Labarai

Hukumar kiyaye hadurra ta tallafa wa majinyata da abinci

A tsare-tsaren ayyukan wayar da kan al’umma da hukumomin  kiyaye hadurra na duniya suka gudanar, don makon kiyaye hadurra na duniya  da aka gudanar a

Garkuwa da Mutane: Muna rayuwa cikin tashin hankali – Shugabannin garuruwan da ke titin Kaduna-Abuja

Al’umma mazauna kan titin Kaduna-Abuja na rayuwa cikin wani mawuyancin hali na tsaro da damuwa, kasantuwar rashin tsaro da ya yi kamari a kan titin. T

Yadda ’yan bindiga suka dauke mani yara hudu – Hadiza Mai Abinci

A kwanakin baya ne wasu ’yan bindiga suka kai hari makarantar sakandaren ’yan mata da ke garin Moriki, a cikin Karamar Hukumar Zurmi, Jihar Zamfara da

Sharu Rabi’u Usman Baba ya fi kowa daukaka a yabon Annabi – Amininsa

A ranar Alhamis din makon jiya ce Allah Ya yi wa fitaccen mawakin yabon Annabi Muhammad (saw), Sharu Rabi’u Usman Baba rasuwa, bayan da ya yi fama da

Yadda direba ya hada baki aka yi garkuwa da fasinjojinsa a hanyar Kaduna

Wasu da aka yi garkuwa da su a hanyar Abuja zuwa Kaduna sun bayyana yadda suka fada hannun masu garkuwa da mutane don karbar kudin fansa a kan hanyar,