Labarai

Labarai

Uwa da ’yarta sun nitse a hatsarin jirgin ruwa a Borno

Habiba Abubakar mai shekaru 35 da ’yarta Adama mai shekaru 9 sun rasa rayukansu bayan hatsarin jirgin ruwa da ya faru a Karamar Hukumar Hawul da ke Ji

Amurka ta soke bizar Wole Soyinka

Mutanen Amurka da ke tsammanin zuwana wasu taruka da cewa kar su ɓata lokacinsu.

An raba wa iyalan ’yan sandan da suka mutu tallafin N31m a Jigawa

An bayyana jami’an da suka rasu a matsayin “jarumai da suka sadaukar da rayukansu wajen kare al’umma ƙasar nan.

Majalisar Dattawa za ta tantance sabbin hafsoshin tsaro ranar Laraba

A makon jiya ne Shugaba Tinubu ya aiwatar da sauye-sauye a bangaren tsaron Nijeriya.

Rikicin adawa da cin zaben Shugaba Paul Biya ya bazu a Kamaru

Iyaye na tururuwar zuwa domin kwashe ‘ya’yansu daga makarantu a sakamakon tashin hankalin