Labarai

Labarai

Burina a samu zaman lafiya da ci gaban kasa – Bafarawa

Tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato, kuma tsohon dan takarar Shugaban Kasa a Jam’iyyar PDP, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa ya ce yanayin tabarbarewar tatt

Iyalan matashin da aka sace a Kafanchan sun koka kan rashin jin duriyarsa

Ranar Lahadin da ta gabata ce aka cika mako daya da bacewar wani matashi wanda ya fita daga gida zuwa masallaci tsakanin Magariba da Isha a Layin Ibad

Yawan Fulani ne ya sa ake dora mana kowane laifi – Ardon Toro

Ardon Karamar Hukumar Toro da ke Jihar Bauchi Alhaji Muhammed Inuwa Ahmed ya yi kira ga wadanda suke kusa da shugabanni da sauran al’ummar kasar nan s

Zababben Mataimakin Gwamna ya jinjina wa Kamfanin WACL

Zababben Mataimakin Gwamnan Jihar Borno, Alhaji Umar Usman Kadafur, ya yaba wa Kamfanin WACL da RESL kan kafa sabon wurin baje kolin kayayyaki a birni

Gobara ta hallaka mutum 55 a Nijar

Akalla mutum 55 ne suka rasu sakamakon gobarar tankar dakon mai a birnin Yamai na Jamhuriyar Nijar a ranar Lahadi da ta gabata. Hukumomin kasar sun ce