Labarai

Labarai

Iyayena daga Sakkwato da Jigawa suke – Atiku

Dantakar Shugaban Kasa Atiku Abubakar ya ce iyayensa asalinsu ’yan Arewa maso Yammacin Najeriya ne don haka yana da ’yancin da zai tsaya takarar shuga

Ba na yin barci a bakin aiki – Buhari

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya mayar da martani ga Bishop din Yola Rabaran Stephen Mamza wanda wanda ya ce ci gaba da kashe-kashen da ake yi a kasa

‘Don taya Fintiri murnar cin zabe muke tattaki daga Kaduna zuwa Yola’

Wadansu matasa uku masu suna Dayyabu Zakariya mai shekara 37 dan Unguwar Tudun Wada a Kaduna da Hayatu Nuhu mai shekara 25 dan Karamar Hukumar Soba da

…Da gaske Atiku kaninmu ne na kusa a Jigawa – Sani Jigawa

Wani dan uwan Alhaji Atiku Abubakar ya musanta jita-jitar da ake yadawa cewa Atiku Abubakar ba dan Najeriya ba ne dan Kamaru ne, inda ya ce masu yada

Maigadi ya ki karbar kyautar gida ya nemi a yi wa kauyensa burtsatse

Wani maigadi ya ki amsar tayin kyautar gida a matsayin ladan ban-kwana da mai gidansa, dan kasar Indiya ya yi masa inda ya bukaci a gina wa al’aummar