Labarai

Labarai

‘Ba zan daina magana kan shanuna 31 da suka yi

Batan dabo a hannun ’yan sanda ba’ Dattijo Abdullahi Ibrahim, Bafulatani ne da shanunsa 31 da tumakai 2 da kare daya suka yi batan dabo a hannun ’yan

Asirin mace mai ba da asirin bacewa ya tonu a Katsina

Dubun wata mata mai suna Hassatu Isa mai shekara 30 da ke Jibiya a Jihar Katsina wadda ta yi ikirarin tana bayar da asirin bata da kariya mai karfi ya

An kama masu garkuwa da mutane 81 a Jihar Kebbi

Rundunar ’Yan sandan Jihar Kebbi ta kama mutum 81 da take zargi da yin garkuwa da mutane da kum fashi da makami da aikata wasu miyagun ayyuka. Kwamish

Makarantar Horar da Limamai da Ladanai ta yaye dalibai 2002

Makarantar Horar da Limamai da Ladanai da Alkalan Musabakar Alkura’ni Mai girma ta Kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah (JIBWIS) ta K

Izala ta shirya wa bita malaman da za suyi tafsirin bana bita a Gombe

Ganin azumin watan na ta karatowa, hakan tasa Kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta Kasa reshen Jihar Gombe ta shirya wa malaman da