Labarai

Labarai

Wanda aka haifar masa ’ya’ya biyar lokaci daya ya ce a taimaka masa

Mutumin da matarsa ta haifa masa ’ya’ya biyar a lokaci guda a karshen makon jiya, a Cibiyar Lafiya ta Tarayya da ke Lakwaja fadar Jihar Kogi, Mista Ja

Masu garkuwa suna neman Naira miliyan 60 kan ma’aikatan da suka kama a Kajuru

Masu garkuwa da mutane da suka sace ma’aikatan wurin yawon bude ido na Kajuru a Jihar Kaduna bayan kashe wata Baturiya da wani sun bukaci a biya su Na

An binne mutum biyun da ’yan bindiga suka kashe a Sanga

A ranar Litinin ce aka yi jana’izar wadansu mutum biyu, Ibrahim Manzo mai shekara 76 da Barnabas Musa, mai shekara 45 da wadansu ’yan bindiga suka kas

Garkuwa da mutane:  Matasa sun tare titi a Kaduna

Rundunar ’Yan sanda Jihar Kaduna ta ce ta samu nasarar dawo da doka da oda a kan titin Nnamdi Azikwe  bayan da wadansu fusatattaun matasa suka rufe ha

Buhari ya sanya hannu a dokar mafi karancin albashi na Naira dubu 30

A ranar Alhamis din makon jiya ce Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya sanya hannu a kan dokar mafi karancin albashi na Naira dubu 30. Mai taimaka wa Shu