Labarai

Labarai

Donald Trump zai bakunci Sarauniyar Ingila

Fadar Buckingham ta Ingila ta sanar da cewa Shugaban Amurka Donald Trump zai kai ziyara ta kwana uku zuwa Birtaniya daga ranar 3 zuwa 5 ga watan Yuni

Yadda yaki da ’yan bindiga ke jawo cece-kuce a Zamfara

Jim kadan da kaddamar da shirin kakkabe ’yan bindiga da suke satar shanu da garkuwa da mutane a Jihar Zamfara da makwabtanta jihohin Katsina da Kaduna

Yadda tsohuwar gaba tsakanin Tibi da Jukun ta hana Taraba zaman lafiya

Mutane da dama aka hallaka a farkon watan da muke ciki sakamakon wani sabon rikici da ya barke tsakanin kabilun Tibi da Jukun a wasu kauyukan hanyar W

Rikicin Jukun da Tibi: Daga tsohuwar taskar dan rahoto

Fassarar Dalhatu Liman Lokacin da na ji labarin rikicin ya sake barkewa a tsakanin kabilar Jukun da Tibi a makon jiya, a Karamar Hukumar Wukari a Jiha

Garkuwa da mutane: Matsin ’yan sanda ya sa Fulani kaura daga Rijana

Al’ummar Fulani mazauna garin Rijana da ke kan hanyar Kaduna zuwa Abuja sun fara kaurace wa garin sakamakon abin da suka kira kama su da jami’an tsaro