Labarai

Labarai

Sojoji sun hallaka ‘yan Boko Haram 39 a Borno

Dakarun hadaka na sojin kasashen yankin Tafkin Chadi (MNJTF) sun samu nasaras hallaka ’ya’yan kungiyar Boko Haram 39 inda suka kwato makamai masu yawa

Majalisar Dattawa ta amince da Kudirin Dokar Sake Fasalin Aikin Dan sanda

Majalisar Dattawa ta amince da Kudirin Dokar Sake Fasalin Aikin Dan sanda bayan da kwamitin majalisar kan batun ya gabatar da rahotansa a gaban majali

An yi artabu tsakanin jama’a da’yan Kungiyar Ba-beli a yankin Ningi

Kimanin ’ya’yan wata kungiya da ke da’awar yaki da barayi da masu garkuwa da mutane da ake kira Kungiyar Ba-Beli sama da 700 a kan babura sama da 500

Zaben bana: Jega ya soki malaman jami’a kan bata tsarin zabe

Tsohon Shugaban Hukumar Zabe ta Kasa (INEC), Farfesa Attahiru Jega ya zargi malaman jami’o’i da suka yi aikin zabe da hada baki da ’yan siyasa a kan r

APC da PDP a Sakkwato na cacar baki kan zargin shirin kona ofishin INEC

Jam’iyyun APC da PDP a Jihar Sakkwato suna cacar baki kan zargin da ake yi na akwai  wani shiri na kone ofishin Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) da ke jiha