Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun sa harajin N15m kan al’ummar Mazabar Sanata Tambuwal

Al’ummmar yankin Karamar Hukumar Yabo ta Jihar Sakkwato sun koka cewa ’yan bindiga sun kakaba musu harajin Naira miliyan 15 tare da barazanar ka

Jami’an tsaro sun harbi matar aure sun lakaɗa wa jama’a duka a Katsina 

“Jami’an C-Watch suka harbe ni sau uku — sau biyu a ƙugu, da sau ɗaya a ƙafa. Har yanzu ina ɗauke da harsasai biyu a jikina. Likitoci sun ce sai sun m

’Yan kasuwar duwatsu masu daraja na ɗaukar nauyin ta’addanci —EFCC

Hukumar Yaƙi da Masu Karya Tattalin Arziki (EFCC) ta bayyana damuwa kan yadda wasu ’yan kasuwar duwatsu masu tsada a Najeriya ke cikin wadanda ake zar

Jami’an tsaro sun kashe ’yan bindiga 80 a Kebbi

Dakarun sun yi nasarar daƙile wani mummunan hari da sama da ’yan bindiga 400 suka kai garin Ribah, inda aka yi musu mummunar ɓarna.

Rikicin ADC: Sanata Nenadi ta zama shugaba a Kaduna

Rikicin Jam’iyyar ADC na jihar Kaduna ya ɗauki sabon salo, bayan da uwar jam’iyyar ta nada tsohuwar Ministar Kuɗi, Sanata Nenadi Usman, a matsayin Shu