Labarai

Labarai

An yi wa ’yan sanda 93 karin girma a Gombe

A ranar Talatar da ta gabata ce hedkwatar ’yan sandan Jihar Gombe ta yi wa jami’anta 93 karin girma zuwa matakai daban-daban. Kwamishinan ’Yan sandan

Muna kokarinmu wajen samar da zaman lafiya – Janar Buratai

Babban Hafsan Sojin Kasa Laftana Janar Tukur Yusuf Buratai ya ce sojoji suna matukar kokari don magance kashe-kashen da suke faruwa a Jihar Zamfara. B

Hisba ta kai samame kauyen Kudai a Jigawa

Wani samame da jami’an Hukumar Hisba suka kai kauyen Kudai da ke  Karamar Hukumar Dutse, sun yi nasarar kama wani matashi da suke zargi da boye mata y

’Yan bindiga sun kashe mai ciki da mutum 15 a taron radin suna a Nasarawa

A daren Lahadin da ta gabata ce wadansu ’yan bindiga suka hallaka wata mai ciki da mutum 15 a garin Numa da ke Karamar Hukumar Akwanga a Jihar Nasaraw

Muna ci gaba da kokarin kubutar da sauran ’yan matan Chibok –Buratai

Hafsan Hafsoshin Sojin Najeriya Laftana Janar Tukur  Yusuf Buratai ya ce har yanzu sojoji suna kokarin ganin an kubutar da ragowar ’yan matan Chibok d