Labarai

Labarai

Pobga ya sanya takalmansa a kasuwa don ya tallafa wa gajiyayyu

Rahotannin da ke fitowa daga Faransa sun ce shahararren dan kwallon Manchester United din nan Paul Pogba zai yi gwanjon takalman kwallonsa da ya lashe

Albashin Messi ya nunka na Iwobi sau 31

Jaridar Daily Mirror da ake bugawa a Ingila ta fitar da wani jadawali a shafin yanar gizonta game da yawan albashin da daukacin ’yan kwallon kulob din

Babu niyyar janye tallafin man fetur a yanzu – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce ba ta da niyyar cire tallafin da take bayarwa a bangaren shigowa da man fetur daga kasashen ketare. Ministar Kudi Hajiya Zaina

Tsohon Shugaban Kasar Peru ya kashe kansa

Tsohon Shugaban Kasar Peru da ke Kudancin Amurka, Mista Alan Garcia ya bindige kansa, bayan wani samame da ’yan sandan kasar suka kai gidansa  da ke b

Bayan biyan Naira miliyan 100:  Kada ku sake ba da ko kwabo ga masu garkuwa da ni – Dan kasuwa

Alhaji Usman Mayo dan kasuwa ne mai matsakaicin shekaru wanda aka ce bai fi shekara 44 ba. Dan kasuwar harkar man fetur ne da aka ce ya fara sayar da