Boko Haram: Jami’an tsaro sun kwashe mutane daga Jakana zuwa Bakassi
A karshen makon jiya ne jami’an tsaro a Jihar Borno suka kwashe mutanen garin Jakana da ke Karamar Hukumar Konduga, mai nisan kilomita 40 daga Maidugu
Labarai
A karshen makon jiya ne jami’an tsaro a Jihar Borno suka kwashe mutanen garin Jakana da ke Karamar Hukumar Konduga, mai nisan kilomita 40 daga Maidugu
Jami’ar Usman Dan Fodiyo da ke Sakkwato ta shirya domin gudanar da yaye dalibanta dubu 12 da 282 tare da karrama wadansu fitattun mutane da suka ba da
Hukumar Hisba ta Jihar Jigawa ta gargadi masu sayar da giya da sauran kayan da ke jihar su kaurace wa haka saboda hukumar ta dauki matakan kai samame
Hukumar Kula da Kiwon Lafiya daga Tushe ta Jihar Kaduna (SPHCDA) ta bayyana cewa daga gobe Asabar za a fara gudanar da rigakafin cutar shan inna na kw
Limamin masallacin Unguwar ’Yan Majalisar Dokoki ta Kasa da ke Shiyyar B, a Apo, Babban Birnin Tarayya Abuja, Imam Ibrahim Awwal (Usama) ya yi kira ga