Labarai

Labarai

Wani matashi ya auri mata biyu rana daya a Jos

Wani matashi kuma jigo a Jam’iyyar PDP, sannan Ko’odinetan PDP N-YES na Kasa, Alhaji Kabiru Muhammad Garkuwa ya ba jama’a mamaki lokacin da ya agwance

Ya kashe matarsa ya binne ta a gidansa

Rundunar ’Yan sandan Jihar Kano ta kama wani magidanci mai suna Aminu Inuwa bisa zarginsa da kashe matarsa tare da binne gawarta a cikin gidansa a Ung

An daure wadda ta saci yara shekara 9

Babbar Kotun Jihar Kano ta 11 a karkashin jagorancin Mai shari’a A’isha Muhammad ta yanke wa matar nan mai suna Lobe Ogar hukuncin daurin shekara tara

Jigawa ta samar  da kayayyakin kimiyya a makarantu 8

Gwamnatin Jihar Jigawa ta dukufa wajen samar da kwararrun likitoci da managartan malaman kimiyya, kuma a sakamakon haka ne ta samar da kayayyakin koya

EFCC ta kama masu cuwa-cuwar tikitin jirgin kasa a Abuja da Kaduna

A ranar Asabar da ta gabata ce Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC)  ta kama mutum biyar bisa zarginsu da yin cuwa-cuwa wajen sayar