Labarai

Labarai

Ana zargin tsofaffin ’yan sanda biyu da kisan ’yar siyasa a Brazil

An kama wasu tsofaffin jami’an ’yan sanda biyu a kasar Brazil, inda ake zarginsu da hannu wajen kisan wata ’yar siyasa mai suna Marielle Franco, wadda

An sa dokar takaita fita a Kajuru da Chikun

Ashekaranjiya Laraba ce Gwamnatin Jihar Kaduna ta saka dokar takaita fita a kananan hukumomin Kajuru da Chikun da ke jihar. A cewar gwamnatin, dokar t

Matashin da aka tumbuke wa harce ya bukaci taimakon jama’a

A ranar 4 ga Oktoban shekarar 2017 ce wata mata ta datse wa wani matashi mai suna Babangida harce, lamarin da ya sanya aka kwantar da shi asibiti, ind

Matsahi ya kashe abokinsa kan jayayyar shekarun haihuwa

Mazauna Unguwar Rafin-Sanyi da ke wajen garin Suleja a Jihar Neja, sun samu kansu a cikin alhini bayan da aka kashe wani matashi mai suna Dikko Busa,

’Yan bindiga sun kashe mutum 8 sun raunata wadansu a yankin Giwa

A ranar Juma’ar da ta gabata ce da misalin karfe 11:30 na dare, wadansu ’yan bindiga masu garkuwa da mutane suka kewaye kauyen Sabon Sara da ke Gundum