Labarai

Labarai

An kashe wasu makiyaya 10 a Kebbi

Majiyarmu ta ce harin wanda ya yi kama da na ramuwar gayya na zuwa ne bayan kashe wani ɗan sa-kai a yankin.

Paul Biya mai shekara 92 ya lashe zaɓen Kamaru

Zuwa ƙarshen wa’adin, Biya wanda ya shekara 43 a gadon mulki tun 1982 zai cika shekara 50 a kan mulki a lokacin yana dan shekara 99 a duniya

Masu yabon Buhari sun juya masa baya baya ba’a bayan ya sauka daga mulki —Gwamna Sule

Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ce wasu daga cikin mutanen da saba yabon tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari lokacin yake kan mulki, su n

Mai mata ɗaya abin tausayi ne — Sanata Nwoko

Sanata Nwoko, wanda shi ne mijin shahararriyar jaruma Regina Daniels, ya ce ba ya da-na-sanin auren matansa huɗu kuma yana da niyyar ƙarawa, saboda Ba

Saukar Farashin abinci: Manoma da gwamnati na nuna wa juna yatsa

Manoma sun ce faɗuwar farashin kayan abinci ya jawo musu asara, inda suke zargin gwamnati da shigo da abinci daga ƙasashen waje da kuma rashin tallafa