Labarai

Labarai

Kotu ta soke takarar Gwamnan APC na Taraba

Wata babbar kotu da ke Jalingo babban birnin jihar Taraba ta soke dan takarar gwamnan jihar na jam’iyyar APC Alhaji Sani Abubakar Danladi daga cikin `

Rikici ya barke tsakanin ‘yan APC da PDP a Nasarawa

Rahotanni na bayyana cewa, rikici ya barke tsakanin magoya bayan jam’iyyar APC da PDP a garin Agwatashi da ke karamar hukumar Obi a jihar Nasarawa. Ra

Jam’iyyu 45 sun marawa dan takarar Gwamnan APC a Gombe baya

Jam’iyyun adawa 45 a jihar Gombe karkashin gamayyar hadakar jam’iyyu ta IPAC sun amince da marawa dan takarar Gwamnan jihar Gombe a jam’iyyar APC Alha

‘Yan bindiga sun kashe mutum 6 da raunata wasu a Giwa

Wasu ‘yan bindiga wadanda ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun kashe mutum 6 tare da harbin wasu mutuum 9 da bindiga a kauyan Sara da ke Kida

Izala ta musanta hana Dahiru Bauchi yin Tafsir a Kaduna

Shugaban Kungiyar Izalatil Bid’ah Wa Iqamatis Sunnah ( JIBWIS) a jihar Kaduna Shaikh Muhammad Tukur Isa ya karyata jita-jitar da ake yadawa a ka