Labarai

Labarai

Mutum 9 sun mutu a hadarin mota a Kano

Akalla mutum 9 ne suka rasa rayukan su yayin da mutum 15 suka samu raunuka a hadarin mota da ya faru a  kauyen Dinyar Madiga da ke karamar hukumar Tak

EFCC za ta gurfanar da Babachir a gaban kotu yau

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati, (EFCC) ta tsare tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Mista Babachir Lawal kuma a yau ne ake sara

Atiku ya yi alakawarin inganta noma da kasuwanci idan aka zabe shi

Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya kuma dan takarar shugaban kasar Najeriya a jam’iyyar PDP Atiku Abubakar, ya yi alkawarin inganta noma da har

Kungiyar malaman jami’oin Najeriya ta dakatar da yajin aiki

Kungiyar malaman jami’oin Najeriya ta dakatar da yajin aikin watanni uku da ta shafe ta na yi. Kungiyar ta dauki wannan mataki ne bayan cimma ya

Adam Zango zai bar goyon bayan Buhari ya koma Atiku

Fitaccen mawaki kuma jarumin fina-finan Hausa, Adam A. Zango, ya shirya tsaf don ficewa daga jam’iyyar APC mai mulki zuwa jam’iyyar adawa ta PDP. Kama