Labarai

Labarai

Matasa ne suka fara kawo ci gaba a Najeriya – Kwamared Haruna

Wani matashi dan shekara 25 da ya fito takarar kujerar Majalisar Dokoki ta Jihar Filato, a mazabar Jos ta Arewa maso Arewa a karkashin Jam’iyyar DA, K

Matsalar Onnoghen: Lauyoyi sun juya wa umarnin kungiyarsu baya

Rahotanni daga jihohi daban-daban sun nuna yadda wadansu daga cikin lauyoyi a Najeriya suka kaurace wa umarnin kungiyarsu ta kasa ta bayar dangane da

Amurka ta mika wa bangaren adawa dukiyar kasar Benezuela

Gwamnatin Amurka ta ce ta mika ragamar tafiyar da dukiyoyin kasar Benezuela da ke kimshe a asusun ajiya daban-daban a kasar Amurka ga hannun shugaban

Mutum 2 sun mutu a gobarar tankar mai a Legas

Rahotanni na bayyana cewa, mutum biyu mace da namiji sun rasa ransu sanadiyyar gobarar tankar man fetur wanda ta dauko litar man fetur dubu 33 ta fadi

A yau hukumar zabe zata fitar da sunayen ‘yan takarar Gwamnoni

A yau Alhamis ne hukumar zabe mai zaman kanta INEC zata fitar da jadawalin sunayen ‘yan takarar Gwamnoni da na ‘yan majalisar dokokin jihohi da ‘yan t