Labarai

Labarai

’Yan sanda sun sake kama Sowore bayan kotu ta bayar da belinsa

An sake kama Sowore bayan kotu ta bayar da belinsa tare da wasu mutum 12 a ranar Juma’a.

An kama Sakataren APC na mazaba a Yobe kan zargin aikata kisan kai

Rundunar ’Yan Sandan jihar Yobe ta ce ta cafke wani shugaban mazaba na jam’iyyar APC a karamar hukumar Karasuwa bisa zarginsa da hannu a kisan wata ma

Gwamnan Neja ya ba dukkan iyalan wadanda suka kone a gobarar tankar mai N1m

Gwamnan Jihar Neja, Mohammed Umar Bago, ya sanar da bayar da tallafin naira miliyan ɗaya ga duk iyalin da ya rasa ɗan uwa a gobarar tankar man da ta f

Tinubu ya bukaci sabon shugaban INEC ya gudanar da zaben gaskiya a 2027

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, a ranar Alhamis, ya rantsar da Farfesa Joash Ojo Amupitan (SAN), a matsayin sabon shugaban Hukumar Zabe ta Ƙasa (INEC

Cutar karnuka: An ƙaddamar da riga-kafin karnuka 2,500 a Gombe

Haukan kare cuta ce da za a iya kauce mata gaba ɗaya ta hanyar yin riga-kafi ga karnuka da maguna waɗanda su ne manyan hanyoyin yaɗa cutar ga mutane.