Labarai

Labarai

Makarantar Madinatul Ahbab  Kwaftara ta yaye dalibai 74

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido ya ce ya fi son mutumin Enugu dan Jam’iyyar PDP a kan dan Jigawa dan Jam’iyyar APC. Alhaji Sule Lamido

Ana zarginsa da sakin matar abokinsa

Kotun Lardi ta Shari’ar Musulunci da ke Shahuci a Kano ta umarci ’yan sanda su tsare wani mutum mai suna Karibu Yahaya bisa zarginsa da sakin matar ab

Matar aure ta tsara sace kanta a Neja

Ana zargin wata matar aure mai suna Habiba Usman mai shekara 20 da tsara sace kanta da niyyar amsar kudin fansa daga mijinta, Malam Usman Alfa. Habiba

Mun rayu kamar ’yan uwa da marigayi Sarkin Lafiya – Isyaku Ibrahim

Fitaccen dan siyasar nan Alhaji Isyaku Ibrahim ya ce sun yi rayuwa da marigayi Sarkin Lafiya Alhaji Isah Mustapha Agwai tamkar ’yan uwa na jini. Alhaj

An kaddamar da Gidauniyar Zakka da Wakafi a Gombe

An kaddamar da Gidauniyar Zakka da Wakafi a Jihar Gombe don wayar da kan mutane kan yadda ya kamata a tara kuma a raba zakka yadda addinin Musulunci y