Labarai

Labarai

Bishop Kaigama ya bukaci al’umma su yi zabe cikin lumana

Bishop cin Cocin Katolika na Jos kuma Shugaban Bishop-Bishop din Katolika na Nijeriya, Akbishop Ignitius Kaigama ya roki al’ummar Najeriya su yi zaben

An kashe mutum biyu a yankin Jama’a

Wadansu mutane da ake zargi ’yan fashi da makami ne sun harbe wadansu mutum uku da ke kan babur a daidai gadar da ta hada kauyukan Asso da Tanda da ke

Kotu ta yanke wa matasa biyu hukuncin ratayewa

Babbar Kotun Jihar Kano ta 13 ta yanke wa wadansu matasa biyu hukuncin kisa ta hanyar ratayewa bayan samunsu da laifin kisan kai. Takardar kara da aka

Sojoji sun ce su gwabza da mayakan kabilar Bassa a Nasarawa

A karshen makon jiya  ne sojoji a Jihar Nasarawa suka kai hari ga mayakan kabilar Bassa a kauyen Zwere da ke Karamar Hukumar Toto a jihar, inda sansan

Kotu ta ci gaba da sauraron karar ma’aikatan NTI 150 da aka dakatar

Kotun Harkokin Ma’aikata ta Kasa (National Industrial Court) da ke Abuja, ta ci gaba da sauraron karar da wadansu mutum 150 suka shigar agabanta, kan