Labarai

Labarai

Mahautan Gombe na bukatar mayanka ta zamani

Sana’ar Fawa ta shafi lafiyar al’umma a kowane mataki domin idan aka yi dubi da irin dabbobin da ake yankawa da kuma lafiyarsu da yadda ake yanka su a

Talauci shi ne babban abin da ya haddasa Boko Haram – Nyako

Dan Takarar Gwamnan Jihar Adamawa a karkashin Jam’iyyar  ADC, Sanata Abdul’azeez Nyako ya ce talauci ne babban abin da ya haddasa bullowar Boko Haram

Ko zan mutu sai na sayar da Kamfanin NNPC in aka zabe ni – Atiku

Dan takarar Shugaban Kasa a karkashin Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana Kamfanin Man Fetur ta Kasa (NNPC) da cibiyar ’yan Mafiya inda ya

Gwamnatin May ta tsallake rijiya da baya

A shekaraniya Laraba ce gwamnatin Firayi Ministan Birtaniya Theresa May ta tsallake rijiya da baya daga kuri’ar rashin amincewar da gwamnatin, bayan d

Kungiya ta bukaci alkalin akalan Najeriya da ya yi murabus

Wata kungiya mai kare hakkin dan adam ‘Coalition for Change’ ta bukaci babban alkalin alkalan Najeriya Walter Onnoghen da ya yi murabus daga mukaminsa