Labarai

Labarai

Sojoji sun dakile harin ‘yan Boko Haram a Gajiram Borno

Rundunar sojojin Najeriya a yau Alhamis ta yi nasarar dakile harin da ‘yan Boko Haram suka yi shirin kaiwa unguwar Gajiram a karamar hukumar Ngazai a

Zan sayar da kamfanin NNPC idan aka zabe ni – Atiku

Dan takarar shugaban kasar Najeriya a karkashin jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa idan ya zama shugaban kasar Najeriya zai saida ka

Na yi bakin cikin tuhumar da ake yi wa Alkalin Alkalai- Osinbajo

Mataimakin shugaban Najeriya Yemi Osinbajo ya ce, ya yi bakin cikin tuhumar da kotun da’ar ma’aikata CCT take yi wa alkalin alkalan Najeriya mai shari

Gobara ta kone shaguna 7 a kasuwar Jos

Rahotanni na cewa, a jiya Laraba ne aka samu tashin gobara a kasuwar Gangare da ke karamar hukumar Jos ta Arewa jihar Filato. Gobarar dai ta kai sa’o’

‘Yan Boko Haram sun kashe mutum 15 a Borno

Wasu da ake zargin mayakan Boko Haram ne sun kashe mutum 15 da wasu jami’an tsaro uku a wani sabon hari da suka kai a karamar hukumar Kala-Balge a jih