Labarai

Labarai

Rayuwar zabaya a Jihar Sakkwato na cike da kalubale

Zabaya wata lalura ce wadda ake gadonta kuma masu ita ke da karancin sinadarin melanin wanda yake taimaka wa fatar jiki da gashi da kuma idanu kamar y

Ce-ce-ku-cen Buhari da matarsa ba dabi’ar Musulunci ba ce – Balarabe Musa

Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa ya ce cece-ku-ce a tsakanin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da matarsa A’isha Buhari a kan

Abin da ya sa dattawan Arewa ba su halarci bikin mauludina ba – Ango Abdullahi

Jagoran Kungiyar Dattawan Arewa (NEF) Farfesa Ango Abdullahi ya ce bai gayyaci ’ya’yan kungiyar zuwa bikin cikarsa shekara 80 a duniya ba, shi ya sa b

’Yan sanda suna kama wadanda ake zargi da kisan Aled Badeh

A shekaranjiya Laraba ce ’yan sanda suka kama wadansu da ake zargi da kashe tsohon Babban Hafsan Tsaro, Iya Marshal Aled Badeh. Wata majiya ta ce Rund

Barayin shanu sun shiga hannu a Kaduna

Kwamishinan ’Yan Sandan Jihar Kaduna, Ahmad Abdurrahman ya ce rundunar  ta yi nasarar kama wadansu barayin shanu biyu a dajin Buruku da ke Karamar Huk