Labarai

Labarai

Ta watsa wa ’yarta fetur ta banka mata wuta

Jami’an tsaron  na Cibil Defence a Jihar Kaduna suna ci gaba da tsare wata mata mai suna Madam Sylbia bisa zargin kona ’yarta mai shekara takwas da ma

Hadarin mota ya ci dangin ango 9 a Nasarawa

Wani biki ya juye bakin ciki, bayan da  motar da ke dauke da ’yan uwan ango su 13 suka gamu da hadari a makon jiya, inda mutum tara daga cikinsu suka

An karrama Sarkin Hayin Malam Bello kan zaman lafiya

Hukumar Samar da zaman Lafiya a Tsakanin Al’ummar Jihar Kaduna ta karrama Sarkin Hayin Malam Bello da ke Karamar Hukumar Igabi a Jihar Kaduna, Alhaj K

‘Horo kan zama lafiya ne mafi a’ala a lokacin Kirsimeti’

Mabiya addinin Kirista sun gudanar da bukukuwan Kirsimeti lafiya a Jihar Bauchi tare da yin kira ga daukacin Kirista su zauna lafiya da juna da wadand

A daina nada wadanda ba su da ilimin addini jagorantar alhazai – Walin Kalgo

Shehin Malami Abubakar Atiku (Walin Kalgo) ya ce bai kamata a rika nada mutanen da ba su da ilimin addinin Musulunci a matsayin jagororin hukumomin al