Labarai

Labarai

Al’ummar Kudancin Kaduna sun bayyana musabbabin rikicin yankin

Shugabannin al’umma a yankin Kudancin Kaduna sun ce musabbabin rikicin da ya haifar da hare-haren da suka yi sanadiyyar mutuwar mutum 15 da jikkata 24

Dirobobi biyar ’yan bindiga suka kashe mana a bana – Kwamared Abaji

Shugaban  Direbobin Tasi Masu Dogon Zango a Garejin Kawo a Jihar Kaduna, Kwamred Adamu Mohammed Abaji ya ce akalla direbobi biyar ’yan bindiga suka ka

Tsohon Shugaban Najeriya Shehu Shagari ya rasu

Inna lillahi wa inna ilaihir raji’un! Rahoton da ke shigo mana yanzu na cewa, Allah ya yi wa tsohon shugaban Najeriya, Alhaji Shehu Shagari, ras

‘Yan sanda sun kai samame gidan Dino Melaye

A yau Juma’a ne ‘yan sanda suka kai samame gidan Sanata Dino Melaye  da ke  unguwar Maitama a Abuja da nufin kama shi. ‘Yan sandan sun isa gidan Sanat

Masarautar Gwantu ta nada hakimai biyu

Mai martaba Sarkin Gwantu da ke Karamar Hukumar Sanga a Jihar Kaduna, Birgediya Janar Iliya Yamma  ya nada hakimai biyu a ranar Asabar 15 ga Disamban