Labarai

Labarai

Bikin Kirsimeti: Musulmi 500 sun ziyarci gidan Fasto a Kaduna

Sama da musulmi 500 suka halarci gidan Fasto Yohanna Buru a Kaduna don taya shi da sauran kirista murnar bikin kirsimeti, ziyarar zata kara dankon dan

Buhari ya tura babban hafsan sojin sama zuwa Zamfara

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya umurci babban hafsan sojin sama Air Marshall Abubakar Baba Sadiq ya kai ziyara Zamfara da Sakkwato a yau da gobe

Gobarar tankar mai ta kashe mutum 3 a Ribas

Rahotanni na bayyana cewa, mutum uku ne suka rasu a safiyar yau Talata lokacin da wata tankar man fetur ta yi gobara a rukunin gidajen gwamnati da ke

Bikin Kirsimeti: Mun adana litar man fetur miliyan 25 – DPR

Hukumar dake kula da sayar da man Fetur ta Najeriya DPR ta ce, ta adana sama da litar man fetur miliyan 25 a wajen ajiyarta don tabbatar samar da wada

Rikicin Zamfara: ‘Yan sanda sun kama mutum 23 da makamai

Hukumar ‘yan sandan jihar Zamfara ta ce, ta kama mutum 23 dauke  da makamai wanda ake zarginsu da cewa, su ne suka tada rikici a karamar hukumar Tsafe