Labarai

Labarai

Ganduje ya biya wa daliban Kano Naira miliyan 300 da ke Sudan

Gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje ya biya wa daliban jihar Kano alawus na Naira miliyan 300 da ke karatu a jami’ar El-Razi ta birnin Khartoum a Sud

‘Yan bindiga sun sake kashe mutum 17 a Zamfara

Wasu da ake zargin ‘yan fashi da makami ne sun kashe mutum 17 a wani sabon hari da suka kai a  unguwar Magami da ke gundumar  Faru a karamar hukumar M

‘Yan Najeriya ku zabi ‘yan takara masu gaskiya – Buhari

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bukaci ‘yan Najeriya da su zabi ‘yan takara masu gaskiya da rikon amana a zaben shekarar 2019. Shugaban wanda sa

Yadda haxarin Keke NAPEP ya ci mutum 6 ’yan gida xaya

A ranar Lahadin da ta gabata ce wani magidanci mai suna Alhaji Lauwali Zugana Matawallen Salame, ya samu kansa a cikin damuwa da bakin ciki, bayan da

An kashe mahaifin ’ya’ya 12 kan itacen girki a Kazaure

Wadansu mutane da ake zargin masu satar itacen girki ne sun kashe wani magidanci mai ’ya’ya 12 a ranar ’Jumaar da ta gabata a gonarsa da ke kusa da Ma