Labarai

Labarai

Muna samun masu sayen kankana daga Kudancin kasar nan –Sirajo Bello

Shugaban Kasuwar Kankana da ke Farar Gada a garin Jos, Jihar Filato, Alhaji Sirajo Bello Bara ya ce a kullum suna samun mutanen da suke zuwa sayen kan

’Yan Kasuwar Kayan Gwari ta Zuru suna neman dauki

Kasuwar Tumatur ta garin Zuru da ke Karamar Hukumar Zuru a Jihar Kebbi ita ce kan gaba a jerin kasuwannin da ke taka rawa wajen samar da tumatir da ak

Kamfanonin jiragen sama na Afirka za su yi hasarar Dala miliyan 300 – IATA

Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Sama ta Duniya IATA, ta yi hasashen cewa, kamfanonin jiragen sama da ke kasashen Nahiyar Afirka ciki har da Najeriya,

Ta kona `yarta `yar shekara 8 da fetur a Kaduna

Wata mata da ba’a ambaci sunanta ba ‎ta kona `yarta `yar Shekara takwas da fetur a jihar Kaduna. A yanzu haka matar na tsare a hannun jami’

An kama masu garkuwa da barayi 14 a Kaduna

Hukumar ‘yan sandan jihar Kaduna ta kama wasu mutum 14 da ake zargin masu garkuwa da mutane ne da ayyukan fashi da makami tare da safarar miyagun kway