Labarai

Labarai

An kama wadanda ake zargi da sace budurwa mako uku kafin aurenta

Wadansu ’yan bindiga sun sace dan shahararren dan siyasar nan Alhaji Bashir Bukar Rimin Zayam da wata budurwa ’yar Shugaban Jam’iyyar APC na Karamar H

Za mu ci gaba da biyan ma’aikatan kananan hukumomi cikakken albashi – Kwamishina

Kwamishinan Kananan Hukumomi da Harkokin Masarautu na Jihar Nasarawa Alhaji Haruna Osegba ya ce gwamnatin jihar za ta tabbatar ta ci gaba da biyan ma’

Barayi sun kai hari sakatariyar karamar hukuma a Jigawa

A makon jiya ne wadansu da ake zargin barayi ne dauke da miyagun makamai suka kai hari a Sakatariyar Karamar Hukumar Auyo da ke Jihar Jigawa, inda suk

Makarantar Jama’atu Collage ta yaye dalibai 692 a Saminaka

Makarantar Nazarin Addinin Musulunci ta Jama’atu College  da ke garin Saminaka a Jihar Kaduna, ta yaye dalibai 692 a karshen makon  jiya. Da yake jawa

Kwale-kwale ya hallaka mutum 5 a Nasarawa

A kalla mutum biyar ne suka rasu yayin da mutum uku suka bace lokacin da wani kwale-kwale ya kife a wani babban kogi da ke kauyen Ashangwa a yankin Ra