Labarai

Labarai

Ba zamu janye shirin fara yajin aikin gama gari ba – ASUP

Kungiyar malaman kwalejin kimiyya ta Najeriya ASUP a yau Talata ta ce, babu ja da baya akan shirin su na fara yajin aikin gama gari daga gobe 12 ga Di

Dan majalisar Katsina ya fice daga APC zuwa PDP

Dan majalisar wakilan tarayyar Najeriya mai wakiltar mazabar kananan hukumomin Musawa da Matazu da ke jihar Katsina, Ibrahim Murtala ya fice daga jam’

Jigo a APC da mabiyansa sun koma PDP a Kebbi

Wani jigo a jam’iyyar APC a garin Danko  Wasagu ta jihar Kebbi, Alhaji Dan Musa Ribah ya fice daga jam’iyyar ya koma jam’iyyar adawa ta PDP tare da ma

Rashin halartar wakilin EFCC ya dakatar da sauraran karar Babangida Aliyu

Rashin halartar lauyan da ke tsaya wa Hukumar EFCC da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya ta’annati yau Litinin ya dakatar da tuhuma

NMA ta bukaci gwamnati ta magance garkuwa da kisa a Ondo

Kungiyar likitoci ta Najeriya NMA reshen jihar Ondo ta bukaci gwamnatin jihar da ta magance kalubalen tsaro ta hanyar karuwar garkuwa da jama’a da kis